Copywork is not a speed-typing drill but time to re-hold the words and flow of Scripture, one verse at a time. Your input is saved temporarily in this browser, and to your account when you are signed in.
Ki ji kunya, ya ke Sidon, da ke kuma, kagarar teku,
23:5
Waiting
Sa’ad da magana ta kai Masar,
23:6
Waiting
Ku haye zuwa Tarshish;
23:7
Waiting
Wannan ce birnin murnanku,
23:8
Waiting
Wane ne ya ƙulla wannan a kan Taya
23:9
Waiting
Ubangiji Maɗaukaki ya ƙulla shi,
23:10
Waiting
Ki nome ƙasarki har zuwa wajen Nilu,
23:11
Waiting
Ubangiji ya miƙa hannunsa a bisa teku
23:12
Waiting
Ya ce, “Ba za ki ƙara yin murna ba,
23:13
Waiting
Dubi ƙasar Babiloniyawa,
23:14
Waiting
Ku yi kuka mai zafi, ku jiragen ruwan Tarshish;
23:15
Waiting
A wannan lokaci za a manta da Taya har shekaru saba’in, tsawon rayuwar sarki. Amma a ƙarshen waɗannan shekaru saba’in, zai zama wa Taya kamar yadda yake a waƙar karuwa cewa,
23:16
Waiting
“Ɗauki garaya, ki ratsa birni,
23:17
Waiting
A ƙarshen shekaru saba’in, Ubangiji zai magance Taya. Za tă koma ga aikinta na karuwanci za tă kuma yi kasuwancinta da dukan mulkokin duniya.
23:18
Waiting
Duk da haka za a keɓe ribarta da kuɗin shigarta wa Ubangiji; ba za a yi ajiyarsu ko a ɓoye su. Ribarta za tă tafi ga waɗanda suke yi wa Ubangiji sujada, don su sami yalwataccen abinci da tufafi masu kyau.