Abin da Allah ya faɗa game da Taya.
KO
Copywork
Hausa BSRK 이사야 23장
성경필사는 빠르게 끝내는 입력 훈련이 아니라, 한 절씩 말씀의 문장과 흐름을 다시 붙드는 시간입니다. 입력 내용은 이 브라우저에 임시 저장되며, 로그인하면 계정에도 저장됩니다.
소제목 단위로 진행 · 이사야
Ku yi shiru, ku mutanen tsibiri
A manyan ruwaye
Ki ji kunya, ya ke Sidon, da ke kuma, kagarar teku,
Sa’ad da magana ta kai Masar,
Ku haye zuwa Tarshish;
Wannan ce birnin murnanku,
Wane ne ya ƙulla wannan a kan Taya
Ubangiji Maɗaukaki ya ƙulla shi,
Ki nome ƙasarki har zuwa wajen Nilu,
Ubangiji ya miƙa hannunsa a bisa teku
Ya ce, “Ba za ki ƙara yin murna ba,
Dubi ƙasar Babiloniyawa,
Ku yi kuka mai zafi, ku jiragen ruwan Tarshish;
A wannan lokaci za a manta da Taya har shekaru saba’in, tsawon rayuwar sarki. Amma a ƙarshen waɗannan shekaru saba’in, zai zama wa Taya kamar yadda yake a waƙar karuwa cewa,
“Ɗauki garaya, ki ratsa birni,
A ƙarshen shekaru saba’in, Ubangiji zai magance Taya. Za tă koma ga aikinta na karuwanci za tă kuma yi kasuwancinta da dukan mulkokin duniya.
Duk da haka za a keɓe ribarta da kuɗin shigarta wa Ubangiji; ba za a yi ajiyarsu ko a ɓoye su. Ribarta za tă tafi ga waɗanda suke yi wa Ubangiji sujada, don su sami yalwataccen abinci da tufafi masu kyau.