Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
KO
Copywork
Hausa BSRK 욥기 8장
성경필사는 빠르게 끝내는 입력 훈련이 아니라, 한 절씩 말씀의 문장과 흐름을 다시 붙드는 시간입니다. 입력 내용은 이 브라우저에 임시 저장되며, 로그인하면 계정에도 저장됩니다.
소제목 단위로 진행 · 욥기
“Har yaushe za ka gama faɗa waɗannan abubuwa?
Allah ba mai shari’ar gaskiya ba ne?
Lokacin da ’ya’yansa suka yi masa zunubi,
Amma in za ka dubi Allah
in kai mai tsarki ne, kuma mai adalci,
Ko da yake za ka fara da kaɗan,
“Tambayi na gaba da kai
gama jiya kaɗai aka haife mu ba mu san kome ba,
Ba za su bishe ka su kuma gaya maka abin da za ka yi ba?
Ko kyauro zai iya yi girma a wurin da ba ruwa?
Yayinda take girma ba a yanka ta,
Abin da yake faruwa ke nan da duk wanda yake mantawa da Allah;
Abin da yake dogara a kai ba shi da ƙarfi;
Ya jingina ga yanar gizo, amma ba ta tare shi,
Yana kama da shukar da aka ba ta ruwa sosai lokacin da akwai rana sosai,
shukar tana bin yaɗuwa, jijiyoyinta suna nannaɗe duwatsu,
Amma lokacin da aka tuge shukar daga wurin da take,
Ba shakka shukar ta mutu ke nan,
“Ba shakka, Allah ba ya ƙin marar laifi,
Sai dai yă cika bakinka da dariya,
Maƙiyanka za su sha kunya,