Abin da Allah ya faɗa game da Damaskus.
KO
Copywork
Hausa BSRK 이사야 17장
성경필사는 빠르게 끝내는 입력 훈련이 아니라, 한 절씩 말씀의 문장과 흐름을 다시 붙드는 시간입니다. 입력 내용은 이 브라우저에 임시 저장되며, 로그인하면 계정에도 저장됩니다.
소제목 단위로 진행 · 이사야
Za a watse a bar biranen Arower
Birni mai katanga za tă ɓace daga Efraim,
“A wannan rana ɗaukakar Yaƙub za tă ƙare;
Zai zama kamar sa’ad da mai girbi ya tara hatsin da yake tsaye
Duk da haka waɗansu kala za su ragu,
A wannan rana mutane za su nemi Mahaliccinsu
Ba za su dubi bagade ba,
A wannan rana biranensu masu ƙarfi, waɗanda suka bari saboda Isra’ilawa, za su zama kamar wuraren da aka ƙyale suka zama kufai a jeji. Za su kuma zama kango.
Kun manta da Allah Mai Cetonku;
ko da yake a ranar kun shuka su, kuka sa su yi girma,
Kash, ga hayaniyar al’ummai masu yawa
Ko da yake mutane suna ruri kamar sukuwar raƙuman ruwa,
Da yamma, sai razana ba tsammani!